Iran Ta Fara Tattaunawa Da Bankin Raya Kasashen Musulmi Don Samun Kudaden Aiwatar Da Manya Manyan Ayyuka 3 A Kasar
Bankin raya kasashen Musulmi (IDB) ya fara tattaunawa da jami’an gwamnatin kasar Iran a birnin Riyad na kasar Saudiya, don
Dakarun Kungiyar Hizbullah Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin Sojojin HKI A Kafar-Shuga
Mayakan kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun yi luguden wuta da makamai igwa a kan sansanin sojojin HKI a kan
Ana Ci Gaba Da Zanga Zangar Goyon Bayan Gaza A Kasashen Duniya Da Dama
Mutanen a kasashen duniya da dama suna ci gaba da zanga zangar goyon bayan al-ummar Falasdinu da kuma yin allawadai
Iran Tana Halattar Babban Taro Kan Ayyukan Fasaha A Kasar Italiya
JMI tana halattar taron baje kolin fasaha mafi girma a duniya a karo na 9 wanda ake gudanarwa a halin
Ministan Harkokin Wajen kasar Iran Ya Ce Tsaron Tekun Farisa, Na Kasashen Yankin Ne Kawai
Ministan harkokin wajen kasar kasar Iran ya bayyana cewa tsaron tekun farisa yana hannun kasashen yankin ne kawai. Kamfanin dillancin
Najeriya: Tinubu Ya Ce Ya Cire Tallafin Makamashi Ne Don Hana Tattalin Arzikin Kasar Tsiyacewa
Shugaba Bola Ahmed Tunubu na tarayyar Najeriya, ya bayyana cewa cire tallafin makamashin da yayi a farkon wannan shekarar ya