An Dage Dakatar Da Tashin Jiragen Sama A Wasu Tashoshinsu A Kasar Iran A Safiyar Yau Jumma
A safiyar yau Jumma’a ce hukumar zirga zirgan jiragen sama ta kasar Iran ta bada sanarwan dakatar da tashin jiragen
Hamas Ta Bukaci Falasdinawa A Yankin Yamma Da Kogin Jordan Su Halarci Sallar Jumma’a A Masallacin Kudus
Kungiyar Hamas wacce take fafatawa da sojojin HKI a Gaza ta yi kira ga Falasdinawa a yankin yamma da kogin
HKI Tana Jin Tsoron Kotun Kasa Da Kasa Ta Fidda Sammashin Kama Benyamin Natanyahu
Gwamnatin HKI tana tsaron yiyuwar kotun kasa da kasa dake Lahe, ta fidda sammashin kama firai ministan haramtacciyar kasar da
Amurka Ta Hana Bukatar Falasdinu Ta Zama Mamba Na Dindindin A MDD
Gwamnatin kasar Amurka ta yi amfani da hakkin VETO a kwamitin tsaro na MDD don haka bukatar kasar Falasdinu ta
Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Zanta Ta Wayar Tarho Da Takwaransa Na Hadaddiyar Daular Larabawa.
Rahotanni sun bayyana cewa minsitan harkokin waje na Hadaddiyar daular larabawa Abdullah bn zayid alinahyan ya zanta ta wayar tarho
Majalisar Dinkin Duniya Tayi Gargadi Game Da Yiyuwar Fadawa Cikin Bala’I A Yankin Asiya Idan Aka yi Kuskuren Lissafi .
Babban maga takardar majsaliar dinkin duniya Antonio Gutteres yayi gargadi game da halin da ake ciki a yammacin Asiya cewa