Kafofin yada labaran Isra’ila: Masar ta yi barazanar soke yarjejeniyar Camp David da Isra’ila
Kafofin yada labaran Isra'ila sun bayar da rahoton barazanar da Masar ta yi wa Isra'ila na soke yarjejeniyar Camp David
UNRWA Ta Rufe Hhedikwatarta A Quds Sakamakon Hare-haren Yahudawa
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin birnin Quds bayan da 'yan
Netanyahu : Biden Ya Tafka Kuskure Wajen Dakatar Da Bai Wa Isra’ila Makamai
Jami'an Isra'ila na ci gaba da raddi wa shugaban kasar Amurka Joe Biden wanda ya yi gargadin cewa Amurka ba
Chadi : Mahamat Idriss Deby Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Da Sama Da Kashi 61%
Hukumar zaben kasar Chadi ta ayyana cewa shugaban kasar na rikon kwarya Janar Mahamat Idriss Deby Itno ne ya lashe
Ana Zaben Cike Gurbi Na ‘Yan Majalisar Dokoki A Iran
A Iran, yau ake kada kuri’a a zaben neman cike gurbi na ‘yan majlaisar dokokin kasar, domin tantance makomar kujeru
Cikan Kwanaki 216 Da Fara Yakin Kisan Kiyashi A Zirin Gaza Na Falasdinu
An cika kwanaki 216 da fara kisan kiyashi da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila take yi a Zirin Gaza na Falasdinu