Jamus: Makiya Musulmi Da Musulunci Suna Kara Takurawa Musulmi A Kasar Jamus
Kafafen yada labaran kasar Jamus sun nakalto wata majiyar gwamnatin kasar na cewa: yawan musulmi wadanda ake cutar da su
An Kara Gano Karin Kissan Kare Dangin Da HKI Ta Aikata A Asbitin Shifa Na Gaza
Kafafen yada labarai a zirin Gaza sun bayyana Karin ta’asan da sojojin HKI suka kai a kan asbitin Shifa na
Landan: Jaridar Guardian Ta ce Yake-Yaken Makamashi Zasu Bullu A Kasashen Turai Nan Gaba
Jaridar Guardian ta kasar Burtania ta bayyana cewa mai yuwa a fara yake yaken masu nasaba da makamashi a kasashen
Hizbullah Ta Kai Hare Haren Masu Karfi A Kan Sansanonin Sojojin HKI A Arewacin Kasar Falasdinu Da Aka Mamaye
Mayakan kungiyar Hizbulla ta kasar Lebanon sun kai hare hare kan cibiyar na’urar Rada da kuma sansanonin HKI guda uku
Iran: Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Ce Kasarsa Bata Son Kara Fadada Yakin Gaza
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hussain Amir Abdullahiyan ya bayyana cewa kasarsa ko kdan, bata son fafada yakin da ke
Al’ummar Iran Sun Goyi Bayan Harin Da Sojojin Kasar Su Ka Kai Wa Isra’ila
A cikin yankuna da dama na Iran al’ummar kasar sun fito kan tituna domin yin murna akan martanin da Iran