Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa Yayi Tir Da ci Gaba Da Kai Hare-haren Isra’ila A Gaza.
A wata ganawa da aka yi tsakanin babban sakataren kungiyar hadin kan kashen larabawa Ahmad Abul Gaith da manzon musamman
Asusun Kula Da Mata Da Kana Nan Yara Na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF Ta Bukaci A Kawo Karshen Laifukan Isra’ila A Gaza.
A wani martani da Asusun kula da mata da yara kanana na majlisar dinkin duniya UNICEF ya yi game da
Dubban Alummar kasar Nijer Ne Suka yi Zanga zangar Adawa Da ci Gaba Da Kasancewar Sojojin Amurka A Kasar
Rahotanni sun bayyana cewa da safiyar yau Litinin dubban daruruwan Alummar kasar Nejar ne suka yi zanga-zangar a gaban sansanin
Jagororin Gwagwarmaya A Yankin Falasdinu Sun Kai Ziyara Ofishin Jakadancin Iran A Kasar Siriya
Rahotanni sun bayyana cewa Jagororin kungiyoyin gwagwarmaya da suka ziyarci ofishin jakadancin Iran dake birnin Damaskas na kasar siriya sun
Iran Ta Jaddada Game Da Muhimmancin Fadada Dangantakarta Da Kasar Pakistan
A wani taron manema labarai da ya gudana tsakanin fira ministan kasar Pakistan Mohammad shahbaz Sharif da Shugaban kasar Iran
Iran: Babban Kwamnadan Sojojin Kasar Ya Gana Da Wasu Daga Cikin Kwamnadojin Sojojin Kasar
Imam Sayyid aliyul Khaminaee jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran kuma babban kwamnadan sojojin kasar ya gana da